Kisan gilan Zaria: Yan kungiyar Shia sun tona asiri mamaki (Hotuna)
– Yan kungiyar Shi’a sun kuka inda sun wai gwamnatin tarayya wanda take so hana adalci
– Wata kungiya ta nemi wanda gwamnatin tarayya take so hukunta yan kungiyar a asirce
Wata mata a karkashin yan kungiyar Shi’a inda suka zanga zanga saboda hana fitar shugaban kungiyar mai suna Ibrahim El Zakzaky
Yan kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) sun tona asiri mamaki bayan rahoton wanda ana hukunta yan kungiyar a boye. Yan kungiyar Shi’a sun zarge gwamnatin tarayya kan abun suke kira “hukunta yan kungiyar Shi’a a asirce a Babban Kurkuku a jihar Kaduna.”
Jaridar Breaking Times rahoto wanda yan kungiyar Shi’a sun bayyana wanda an kama yan kungiyar su 191 inda sun ci karo da sojojin Najeriya a garin Zaria a watan Disamba a shekara da ya wuce.
Wasu yan kungiyar Shi’a inda suka zanga zangar a wani hanya a jihar Kaduna
Sunce wanda ana hukunta yan kungiyar a boye akan laifukan karya da cuta da rikici a gari da suna da kuma suna da bindigogi da makamai.
A yakadar wanda kungiyar Shi’a ta saki da dan kungiyar mai suna Ibrahim Musa ya sanya hannu, sun jadada wanda hukunta yan kungiyar Shi’a a asirce, “abun da tsarin mulkin Najeriya ne.”
Ibrahim musa yace wanda wasu laifukan makamai da yan kungiyar Shi’a, abun karya da abun matsala ne.
The post Kisan gilan Zaria: Yan kungiyar Shia sun tona asiri mamaki (Hotuna) appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.