Yan kungiyar Boko Haram sun gargadi Buhari, cewa zasu kai hari a Abuja (Hotuna)
– Yan kungiyar Boko Haram sun saki wani sabon bidiyo a jiya Talata 5, ga watan Afirilu
– Wata kungiya sun gargadi Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari inda suka cewa wanda zasu kai hari a fadar shugaban kasa
– Suka cewa wanda zasu ci gaba da goyi bayan kungiyar ISIS
Akwai wani bidiyo daga yan kungiyar Boko Haram akan halin ta’addancinsu da ci gaban rushewa. Inda wani shugaban wata kungiya ya maganta, ya fara da godiya Ubangiji. Yace wanda sojojin Najeriya suke jin tsoro da fuskanta su. Ya bayyana wanda bayan kasar Nijar da Nijar Chadi da kasar Najeriya, sun hadu kai dasu murkushe su, basu samu nasara akan su ba.
KU KARANTA KUMA: Boko Haram: Soji sun ceto mutane 275
Yace wanda mutane da yawa a Najeriya, basu da imani da Allah. Yace wanda, suna da ilimi wanda Shugaba Buhari yake gano su a fadar shugaban kasan. Suka cewa wanda,
Ku gano wasu hotunan daga wani wuri suka bayyana tunaninsu akan Najeriya da Shugaba Buhari a kasa:
Boko Haram
Wasu yan ta’addan Boko Haram
Wani shugaban yan ta’addan inda yake yi jawabi
Inda shugaban wata kungiya yake ci gaba da jawabinshi
Akwai motoci na yaki a bayan yan ta’addan
The post Yan kungiyar Boko Haram sun gargadi Buhari, cewa zasu kai hari a Abuja (Hotuna) appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.