Добавить новость
World News in Dutch
Новости сегодня

Новости от TheMoneytizer

 ‘Yan Shi’a ba Musulmai bane  – Majalisar koli ta Shari’a 

–An siffanta Kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN),wadanda akafi  sani da yan shi’a a matsayin bara gurbin musulmai

“Muna kokarin fadakar da mutane cewan shi’a ba musulunci bane, abinda sukeyi ba musulnci bane.

–Majalisar koli ta shari’a ta kuma ta ca da kungiyar kistocin najeriya,shiyar arewa da kokarin cuta kiyayyan musulmai zukatan Kirista.

Hakazalika , Majalisar koli ta shari’a ta siffanta Kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN),wadanda akafi  sani da yan shi’a a matsayin bara gurbin musulmai kuma ayyukan su ya sabawa addinin musulunci. Majalisar kolin ta kuma yi kira da shugancin jihar kaduna ta aiki da binciken da aka bata. Kana tayi dubi akan maganan da kungiyar kiristocin najeriya CAN tayi.

(IMN)

Shugaban majalisar, Sheik Yusuf Sambo Rigachikun, mataimakin shugaban majalisar, Sheik Muhammad Suleiman , sun yi bayanin matsayar majalisar kolin a taron da aka yi a Kaduna a ranar lahadi.yace : “Muna kokarin fadakar da musulmai cewa shia’a ba musulunci bane ,abunda suke ikirari ba musulunci bane , suna zagin sahabbai, matan manzon Allah ﷺ wanda ke nuna wannan ya sabawa musulunci.

Yayinda yake Magana akan abinda ya faru a zariya, wata hayaniya da aka samu tsakanin rundunar sojin najeriya da yan shi’a a watan disamban 2015, sun wanke sojoji kuma an daura aifi akan yan shi’a. Yayinda yake Magana akan kiran da kungiyar CAN shiyar arewa take cusawa mabiyanta, y ace : “ kiristoci su sani cewanajeriya tamu ce gaba daya, dukan mu yan najeriya ne. Muyi kokari mu zauna lafiya , cewa kowani kirista ya tanadi makami abune wanda bai dace ba kuma ba’ayi neman zaman lafiya ba.

KU KARANTA : Iran ta matsa kaimi a kori Burutai

Kuma, yan shia tace jami’an tsaro na shirin kama mambobin ta da ke hanyar zuwa Abuja domin zanga-zangan neman sakin shugabansu ,Sheik Ibrahim Zakzaky. A wata jawabin da shugaban yada labarum shian ya fada, yace : “ shirin na kokarin kai hari ga matasa masu zuwa Abuja a tare da makamai ba amma ace an kama su da makamai. Sannan jami’an tsaro suyi gaggawan cewan yan shi’a na kokarin kawo hari Abuja . muna son mu sanar da jama’a cewa wannan samarin a zanga zanga cikin lafiya da lumana.

Zaku tuna cewa a disamban 2015, rundunar sojin naje sun kai farmaki gidan Ibrahim zakzaky a zaria, sun kasha daruruwan mutane  kuma shi shugabansu na daure a Abuja.

The post  ‘Yan Shi’a ba Musulmai bane  – Majalisar koli ta Shari’a  appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.

Читайте на сайте


Smi24.net — ежеминутные новости с ежедневным архивом. Только у нас — все главные новости дня без политической цензуры. Абсолютно все точки зрения, трезвая аналитика, цивилизованные споры и обсуждения без взаимных обвинений и оскорблений. Помните, что не у всех точка зрения совпадает с Вашей. Уважайте мнение других, даже если Вы отстаиваете свой взгляд и свою позицию. Мы не навязываем Вам своё видение, мы даём Вам срез событий дня без цензуры и без купюр. Новости, какие они есть —онлайн с поминутным архивом по всем городам и регионам России, Украины, Белоруссии и Абхазии. Smi24.net — живые новости в живом эфире! Быстрый поиск от Smi24.net — это не только возможность первым узнать, но и преимущество сообщить срочные новости мгновенно на любом языке мира и быть услышанным тут же. В любую минуту Вы можете добавить свою новость - здесь.




Новости от наших партнёров в Вашем городе

Ria.city
Музыкальные новости
Новости России
Экология в России и мире
Спорт в России и мире
Moscow.media






Топ новостей на этот час

Rss.plus





СМИ24.net — правдивые новости, непрерывно 24/7 на русском языке с ежеминутным обновлением *